Wallahi Aure Nakeso Na Gaji Da Kwana Ni Kaɗai Acikin Sanyin nan Cewar Wata Budurwa
Wallahi Aure Nakeso Na Gaji Da Kwana Ni Kaɗai Acikin Sanyin nan Cewar Wata Budurwa

CLICK HERE TO WACH FULL VIDEO NOW
Wallahi Aure Nakeso Na Gaji Da Kwana Ni Kaɗai Acikin Sanyin nan Cewar Wata Budurwa
Wallahi Aure Nakeso Na Gaji Da Kwana Ni Kaɗai Acikin Sanyin nan Cewar Wata Budurwa
Wallahi Aure Nake So, Na Gaji Da Kwana NiKadai”. Cewar Wata Budurwa Dake Neman Miji Ruwa-Ajallo Daga Zaharaddeen Gand.
Wata kyakkyawar budurwa ta koka, kan
yadda take matukar son aure amma babu
wanda ya fito, ta dauki takaitaccen bidiyo ta wallafa a shafinta tana kukan takaicin rashin mijin aure.
A wani bidiyo da jaridar Labarun Hausa taci karo da shi dake yawo a shafukan sadarwa, ya nuna yadda wata budurwa ke rusa kuka tana bayyana irin yadda take son aure.
Bidiyon mai tsawon dakika 15 ya nuno
budurwar mai suna dinaoumal a shafintiktok cikin hijabi tana kuka tana cewa:Wallahi aure nake so, na gaji da kwana nikadai”.
Wannan bidiyo ya dauki hankula da yawa
inda mutane da dama suka dinga yadawaa
shafukansu, a cikin mutanen da suka wallafa wannan bidiyo a shafikansu na sadarwa akwai, tsohon Sanatan jihar Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani. Sai kuma wani mai suna Muhammad T. Shehu, wanda ya wallafa yayi rubutua kasa kamar haka:
jama’a dan Allah a samu wani ya auri wannan baiwar Allah mana.”.
Munagodiyadasauraranmudakuke akodayaushe kucigabadakasancewataredamu domin samun ingantattun labaran duniya akai akai.
Munagodiya🙏🙏🙏