To fa: Yadda Wani Matashi Ya Kamu Da Son Matar Bello Turji
To fa: Yadda Wani Matashi Ya Kamu Da Son Matar Bello Turji

CLICK HERE TO WATCH FULL VIDEO NOW
Wani matashi mai suna Nura Salis ya bayyana cewa ya kamu da son matar gawurtaccen ɗan bindigar da ya addabi jihohin da suka hada da Zamfara, Sokoto, Katsina, Bello Turji tun lokacin da ya ga hotunan ta na suan yawo a kafofin sada zumunta na facebook.
Matashin mai suna Nura ya ce ya kamu da matar dan tawaye Bello Turji tsananin kamuwa, domin tun lokacin da yaga hoton ta yaji cewar tabbas ya kamu da kaunar ta.
Saboda haka matashi Nura ya yi mata addu’a shiriya tare da fatan ganin ta dawo cikin gari don samun damar yin soyayya da irin su ba yan tawaye ba.
LOKUTAN AMSAR ADDU’A
Don Allah ko bazaka karanta ba katura a groups saboda Al’umma su Amfanq da kai
Kowanne lokaci idan mutum yayi addu’a Allah yana karba.
Sai dai Ubangiji cikin baiwarsa
da falalarsa ya ke’banci wasu
lokuta ya sanya musu albarka
da baiwa fiye da sauran lokutai..
Wadannan lokutan sun hada da:
1. DAREN JUMA’A: Wato ranar
alhamis da dare, da kuma
wunin jumu’ar. Ma’aikin Allah
(alaihis salam) yace “babu wani
bawa wanda zai dace yana addu’a acikinta fache sai Allah
ya amsa masa”.
2. WATAN RAMADHAN: gaba
dayansa lokaci ne na amsar
addu’a.
3. LAILATUL QADARI: Shima
lokacin amsar addu’a ne.
4. TSAKAR DARE: Musamman ma sulusin karshensa.. Lokaci ne da Allah yake gwanjon rahamarsa ga bayinsa.
5. LOKACIN DA AKE KIRAN
SALLAH, DA KUMA TSAKANIN
KIRAN SALLAH DA TADA IQAMAH.
6. LOKACIN DA AKA IDAR DA
SALLOLIN FARILLAH.
7. LOKACIN DA AKA GAMA
KARATUN ALQUR’ANI, KO
WA’AZI KO WATA KOYARWA TA
ILMI: Shima lokacin karbar addu’a ne.
8. LOKACIN DA ZAKARA YAYI CHARA. Shima lokacin amsar
addu’a ne.
9. LOKACIN TAFIYA TA ALHERI:
kamar tafiya hajji, sada zumunci, jihadi, ko fatauci.
Shima lokacin amsar addu’a.
10. RANAR ARFA: awannan
ranar, da wanda yake Makkah,
da wanda yake gida, duk Allah
yana amsar addu’arsu.
11. LOKACIN ZUBAN RUWAN
SAMA_ Shima ana amsar addu’a acikinsa.
12. LOKACIN DA AKA TSAIDA
SAHUN YAQIN DAUKAKA
KALMAR ALLAH.. Shima ana
amsar addu’a cikinsa.
13. LOKACIN DA MUTUM YAYI
SUJJADAH. Shima ana amsar
addu’a cikinsa.
14. LOKACIN DA MUTUM YA
FARKA DAGA BARCI: musamman idan mutum ya karanta “sub’hanallah wal’hamdulillah, wa la’ilaha’illal-Lah wallahu akbar” (QAFA 10). Duk abinda ka roka Mustajabah.
Don Allah duk wanda yakaranta yatura ma wasu
👉🏽Yaku ‘yan’uwa masu albarka ku kasance da Tafarkin Tsira domin ilimintarwa, fadakarwa tare da tunatarwa.