Sheikh Daurawa yayi Allah ya isa ga masuyada hotunan amaryar sa a yayin da akemata kwalliya
Sheikh Daurawa yayi Allah ya isa ga masuyada hotunan amaryar sa a yayin da akemata kwalliya

CLICK HERE TO WACH FULL VIDEO NOW
👉Abunda kazo Dubawa Yana ƙasa da wanann Bayanin namu Kaja ƙasa da wanann Rubutun Namu Dan Ganinn Abunda kazu Dubawa 👇👇
Nayi Nadamar sanin A’isha Najamu wallahi bazanta yadda nayi Madigo ba yanzu yanzu murja Ibrahim ta bayyana abin da yafaru lokacin da taje kwana gidan A’isha Najamu
Nayi Nadamar sanin A’isha Najamu wallahi bazanta yadda nayi Madigo ba yanzu yanzu murja Ibrahim ta bayyana abin da yafaru lokacin da taje kwana gidan A’isha Najamu
Hauka maganinka Allah murja ta Rikicewa A’isha najamu izzar So harda fadan hauka
Duk da wannan haukan sa wannan baiwar Allah take da suna wai tana nishadantar da mutane duk da haka tafi kowacce mace yawan masoya a tictok saboda ta karkata wajen nunawa mutane ayi nishadi wanda kuma yanzu indai ba nishadinba me Mutane zasuyi
A daren jiyane ta kaiwa shahararriyar jarimar nan ta kannywood wato Hajiya Nafisa izzzar so ziyara har gida wanda wannan ziyara taji dadinta kwarai da gaske domin bayan tafiyar murja daga gidanta anganta cikin wani irin hali na kewar murja
Sunyi abu abin sha’awa wanda abin zai kara musu karfin zumunci wanda haka ake so duka jarumai su kasance domin zai rage gaba da fada da kuma Hassada da take faruwa a kannywood a yanzu haka amma idan suna irin wannan babu wanda zai lura da wasu abubuwa na wani tunda kullum acikin farin ciki suke
Ita dai daman murja kunsan duk wani abu da zatayi wasa yafi yawa bata cika yin abu serious ba shine yasa ake ganin bazata iya yin shirin Film ba gwanda tayi Comedy duk da a yanzu ma haka ake kiranta dashi domin abubuwan da take tafiya nishadi da wasa da dariya aciki shi yasa wasu suke kiranta da yar Comedy
Babu abinda wasu basa fada akanta amma ita kuwa ko ajikin sabgarta takeyi sai dai kuma duk ranar data waiwayo kan masu zafinta zasusha mamaki domin murja badaga nanba indai wajen raddi ne