Bidiyon Yadda ake hukunta abduljabbaru kafin ayi masa babban hukunci
Na yarda Mallam Abduljabbar ya yí Mãnyan laifúka gúda huɗu – Áliyu Ɗahíru Aliyú.
1. Ya yí fada da Salafíyya.
2. Ya yí fada da yan haqíqa.
Shari’ar Abduljabbar: Abunda Yakamata Ku Sani Game Da Haka
3. Ya yi fada da wasú yan Qadiríyya
4. Ya yí fada da wasú yan síyasa.
Wadannan sú súka hadu súka mayar da fadansu céwa na zagín Annabí (saw) né alhalin su kansu sun san karya suke.
Nì daí da Annabi (saw) ya yí arahar da zan yì siyasa da shi, gwara a yau rayuwata ta fi. Anya wasu sun yarda idan an mutu za a tashi kuwa?
Na yi imani bayan wannan rayuwar akwai wata rayuwar mafi muhimmanci da adalci. Ta yaya zan iya kallo Annabi (saw) a ranar alkiyama tare da na san na yi amfani da shi a duniya wajen bukatuna?
Zan iya mutuwa a yanzu-yanzu ko an jima. Ko wani bai kasheni ba, zan mutu a gida ko asibiti. Daga karshe dai duk mutuwa zamu yi ko mun shirya ko bamu shirya ba, kuma babban abin da zamu tarar shi ne abin da muka kudirta ko muka aikata.
Fatana Ubangiji Ta’ala ya sa duk rintsi ya haneni siyasantar da addini ko karfafa masalahar duniyata fiye da ta lahirata. Ubangiji kada ka bari rashin tsoronka ya sa mu aikata zalinci da sunanka ko mu goyi bayan zaluncí da súnanka.
ماذا تقول؟
Mé za kúce ?
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu a Kano ta yanke wa Abduljabbar hukuncin kisa
Wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu a Jihar Kano, karkashin jagorancin Ibrahim Sarki Yola, a yau Alhamis ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga malamin addinin Musulunci, Sheikh Abduljabbar Kabara.
Daily Nigerian Hausa ta ruwaito cewa an maka Kabara a kotu ne bisa wasu kalamai na batanci ga Annabi Muhammad (SAW) a wajen karaturruka sa.
Da yake yanke hukuncin, Sarki-Yola ya gamsu da dukkan shaidun da lauyoyin masu gabatar da kara suka gabatar, tare da cewa sun tabbatar da gaskiyarsu ba tare da wata shakka ba.
Na tabbata cewa lauyoyin masu gabatar da kara sun yi nasu bangaren kuma sun tabbatar da hujjojinsu ba tare da wata shakka ba,” in ji Sarki-Yola.
Jaridar Daily Nigerian Hausa ta ruwaito cewa an shafe watanni goma sha biyar ana shari’ar kafin a yankewa malamin hukunci a yau Alhamis.
Sheikh Abduljabbar Kabara Has Won It.
By Ya’u Sule Tariwa
I didn’t intend to say a word about the embattled issue of Abduljabbar but I am forced and felt constrained to do so. You see, there is what we called “destiny” (In Hausa term we called it ƙaddara), and destiny is unavoidable as far as life is concerned. Every individual also has his kind of destiny because it’s something that has an inseparable connection with life in its entirety. But some destinies are good even if the results they may bring about end up negative.
I said this to idiomatically reflect and give an illustration of how the trial of Sheikh Abduljabbar Kabara started and yet is ongoing. I knew Malam Abduljabbar for almost good two decades, since my childhood days, I wholeheartedly trusted and would continue to refer him to as the real “Lover of Prophet Muhammad (SAW) and his blessed companions”. Nothing can also change the fact that he is highly lettered as far as Islamic erudition is concerned.
I also read what Prof. Ibrahim Maqari said, that almost all of the people that happened to be leveled as blasphemers have nothing to do with blasphemous action, except that some God-fearless gangs of the so-called scholars in collaboration with politicians are using their opportunity to eliminate one that they are not in good term with. NB: If you carefully take a look at the case of Abduljabbar, the politics, jealousy, and hatred are what have influenced the issue, but nothing else.
Thus, I felt no bad by coming across the said verdict to sentence Sheikh Abduljabbar to death by hanging. This is because, I believe that, right from the beginning to now the end of this particular scenario, none amongst the so-called coalition of Ulama, judges, lawyers, and the KSG itself that’s fighting spiritually and sincerely for the defense against the personality of the Prophet Muhammad PBUH.
I have been saying, and I would boldly and unequivocally keep repeating that, all the gangs that participated in the process of convicting Sheikh Abduljabbar are none but a bunch of morally scurrilous, religiously corrupt, and emotionally hypocritical twerps who had since been looking for the ways to distress and working to eliminate Abduljabbar from the earth for what I described as “scholastic
hatred”.
However, they have done what they were able to and now decided through the partial judicial customary unit to say that they convict him on the ground crime of “blasphemy”, while deep in their minds they know that Sheikh Abduljabbar Kabara loves the sacred personality of the Prophet more than all of them. They are just obsessed to use ascribed chances and status to deliver their mindset.
At this juncture, I would state it clearly that to kill or not to kill Sheikh Abduljabbar Kabara won’t change the fact that he is the winner. He won it because he exposed the regarded people to the world that they are the real enemies of the basic principles of Prophet Muhammad who are using their power to eliminate someone by hypocritically and myopically sneaking behind the religion.
I am not in support of Abduljabbar to confess or expiate guilt before the court over a load of hocus-pocus, concocted canards, and coordinated machinations leveled against him, anymore. This is because, historically, we read that a lot of devoted servants, some of the companions, and even amongst the prophets (AS) of Allah had experienced and gone through different uproar as a result of their candidness.
At last, I urge fellow followers of Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara to remain calm, find solace in their minds and continue praying for good to him. He could be executed or unjustifiably killed by them, but that would never work in wiping away his inviolable teachings and scholastic philosophies on the minds of millions of his followers and other Muslims around the world.
Thank for reading!