Kennywood
Ko me yayi Zafi Ficewar Hadiza Gabon Daga Kotu Shari’arta da wand ta canyewa kudi
Ko me yayi Zafi Ficewar Hadiza Gabon Daga Kotu Shari’arta da wand ta canyewa kudi

CLICK HERE TO WATCH FULL VIDEO NOW
Hadiza ta Fusata ta Fice daga Kotu akan Shariar Wanda ta Cinyewa Kudi
kamar dai yadda aka sani a watannin da suka gabata ne aka maka jaruma Hadiza Gabon a gaban kotu akan zargin ta cinyewa wani mutum makudan kudade kan cewa zata aure shi amma ta saba.
Hakan yasa mutum yakaita kotu kan wannan batu amma kuma ana cikin Shariar sai jarumar tayi fushi ta fice daga kotun.