Bidiyan Yadda Murja Ibrahim Tayiwa Rarara Wankin Bargo Kan Rikichinsa Da Gandujai
Bidiyan Yadda Murja Ibrahim Tayiwa Rarara Wankin Bargo Kan Rikichinsa Da Gandujai

CLICK HERE TO WATCH FULL VIDEO NOW
Bidiyan Yadda Murja Ibrahim Tayiwa Rarara Wankin Bargo Kan Rikichinsa Da Gandujai
Kamar Yadda Kuka Sani A Satinnan Da Ya Gabata Ne Ake Tattauna Batun Kan Rikicin Da Rarara Gwamnan Kano Abdullahi Umar Gandujai
Inda Har Aka Bayyana Cewar Rarara Ya Ari Karfe Kare Ya Gudu Ya Bar Kano Don Kar Uban Abba Yasa Ayi Ram Dashi
Saide A Yayin Da Ake Fadin Wannan Maganar Ne Sai Wata Sabuwar Magana Ta Fito Ta Yadda Aka Bayyana Cewar Gidan Rarara Ya Shigo Hanyar Ruwa A Don Haka Za’a Rusheshi
Wadda Hakan Yasa Wasu Daga Mabiyan Rarara Fitowa Tare Da Bayyana Adawar Su Nayi Hakan Ciki Harda Murja Ibrahim Kunya Tana Mai Neman Afuwa A Wajen Gwamnan Kano Don Kar A Rushe Gidan Rarara
Saide Daga Bisani Kamar Wasa Sai Gashi Murja Ta Kara Sakin Bidiyo Inda Takewa Rarara Wankin Babban Bargo Tare Da Godiya Ga Gandujai Kan Rushe Gidan Rarara Da Aka Bayyana Cewar Ana Shirin Yi Gobe Kamar Yadda Zakuga Bidiyan Anan Kasa
Kalli Bidiyan Anan
Kalli Bidiyan Anan
Video Player
00:00
03:04
Masu sauraranmu a Koda yaushe bayan Kun Kalli wannan bidiyan zamu so karben a sahen mu na tsokaci.
Munagodiyadasauraranku dakukeyimana akodayaushe.
Masu zargin ina saka kalmomin batsa a cikin wakokina su daina, cewar Kawu Dan Sarki