Labaran Hausa

Allahu Akbar! Kalli Yadda Wani Yaro Dan Maiduguri Ya Gina Masallacin Makka Da Dakin Ka’abah

Allahu Akbar! Kalli Yadda Wani Yaro Dan Maiduguri Ya Gina Masallacin Makka Da Dakin Ka’abah

CLICK HERE TO WATCH FULL VIDEO NOW

Majiyarmu ta samu wannan labari daga amihad inda sunka rahoto yadda wannan hazikin yaron yayi wannan aiki. Wani karamin yaro dan shekara 15 mai suna Aji Bukar Haziki ya gina makamancin masallacin Makkah da dakin Kabah a garin Maiduguri kamar yadda majiyar amihad.com ta tabbatar a wannan rana.

Yaron dai ya dauki lokaci yanayin wannan babban aiki wanda ya burge mutane matuka.

Ga hotunan nan sai ku kalla a kasa

Allahu Akbar! Kalli Yadda Wani Yaro Dan Maiduguri Ya Gina Masallacin Makka Da Dakin Kaabah

Allahu Akbar! Kalli Yadda Wani Yaro Dan Maiduguri Ya Gina Masallacin Makka Da Dakin Kabah

Allahu Akbar! Kalli Yadda Wani Yaro Dan Maiduguri Ya Gina Masallacin Makka Da Dakin Kabah

 

 

Ku Biyomu ta Shafikan mu na sadarwa

Twitter.com

Telegram.com

Facebook.com

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button